Azumi
12 addu'o'i
1
اللَّهُمَّ إِنِّي لَكَ صُمْتُ وَبِكَ آمَنْتُ وَعَلَى رِزْقِكَ أَفْطَرْتُ
Ya Allah, dominKa na yi azumi, kuma da Kai na yi imani, sannan da arzikinKa na yi buɗa baki.
2
ذَهَبَ الظَّمَأُ وَابْتَلَّتِ الْعُرُوقُ وَثَبَتَ الْأَجْرُ إِنْ شَاءَ اللَّهُ
Ƙishirwa ta tafi, jijiyoyi sun jike, kuma lada ya tabbata in Allah Ya so.
3
اللَّهُمَّ إِنَّكَ عَفُوٌّ تُحِبُّ الْعَفْوَ فَاعْفُ عَنِّي
Ya Allah, lallai Kai Mai yafiya ne, Kuma Kana son yafiya, saboda haka Ka yafe mini.
4
اللَّهُمَّ إِنِّي صَائِمٌ اللَّهُمَّ لَا تَحْرِمْنِي أَجْرَ الصَّائِمِينَ
Allahumma, lalle ni mai azumi ne. Allahumma, kada Ka haramta mini ladan masu azumi.
5
اللَّهُمَّ بَلِّغْنَا رَمَضَانَ
Allahumma, Ka kai mu watan Ramadan.
6
اللَّهُمَّ تَقَبَّلْ مِنَّا إِنَّكَ أَنْتَ السَّمِيعُ الْعَلِيمُ وَتُبْ عَلَيْنَ…
Allahumma, Ka karɓa mana, domin lalle Kai ne Mai ji, Masani. Kuma Ka karɓi tubanmu, domin lalle Kai ne Mai karɓar tuba, Mai jinƙai.
7
اللَّهُمَّ إِنِّي صَائِمٌ وَعَلَى رِزْقِكَ أَفْطَرْتُ وَبِكَ آمَنْتُ وَعَلَيْكَ …
Ya Allah, lalle na yi azumi, kuma da arzikinKa na yi buda baki, kuma da Kai na yi imani, sannan gareKa na dogara.
8
ذَهَبَ الظَّمَأُ وَابْتَلَّتِ الْعُرُوقُ وَثَبَتَ الْأَجْرُ إِنْ شَاءَ اللَّهُ
Ƙishirwa ta tafi, jijiyoyi sun jike, kuma lada ya tabbata in Allah Ya so.
9
اللَّهُمَّ لَكَ صُمْتُ وَعَلَى رِزْقِكَ أَفْطَرْتُ
Ya Allah, saboda Kai na yi azumi, kuma da arzikinKa na yi buɗa-baki.
10
اللَّهُمَّ إِنِّي أَسْأَلُكَ بِرَحْمَتِكَ الَّتِي وَسِعَتْ كُلَّ شَيْءٍ أَنْ تَغ…
Allahumma ina rokon Ka da rahamar Ka wadda ta mamaye komai, da Ka gafarta mini.
11
اللَّهُمَّ إِنِّي صَائِمٌ وَأَسْأَلُكَ مِنْ فَضْلِكَ
Ya Allah, ni mai azumi ne, kuma ina roƙonKa daga cikin falalarKa.
12
اللَّهُمَّ اجْعَلْنَا مِنَ الصَّائِمِينَ الْقَائِمِينَ
Ya Allah, Ka sanya mu cikin masu azumi da masu tsayuwar dare domin salla.